BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
KAI TSAYE, Mu ke da iko da Mashigar Hormuz kuma dole a biya haraji - Iran
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da Amurka da Isra'ila da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Lahadi 12/04/2026
Me ya sa Amurka da Iran suka gaza cimma matsaya a Pakistan?
Babu dai tabbacin ko za a ƙara wani yunƙuri a cikin makonni biyun tsagaita wuta da aka ƙula, ko kuma akwai shirin gudanar da wani zaman na daban. Bayan tashi taron tattaunawa a Pakistan ba tare da fahimtar juna ba.
Man U na neman Anderson, Liverpool ta samo magajin Salah
Arsenal da Manchester City sun shiga takarar neman dan wasan baya na Real Betis, Oscar Mingueza, Real Madrid na zawarcin Nico Schlotterbeck.
An sace mutane 1,100 cikin watanni uku a Najeriya - Amnesty
Amnesty International ta ce dole ne gwamnain shugaba Bola Tinubu ta gaggauta ɗaukar matakan magance wannan matsala da ke ƙara muni, musamman a tsakanin al'ummar karkara da mazauna sansanonin ƴan gudun hijira.
'Burinmu ƴaƴa mata su yi karatu su zama likitoci da ma'aikatan asibiti'
Gidauniyar bunƙasa ilimin ƴaƴa mata a garin Zaria mai suna Center for Girls' Child Education ta ce ta tashi tsaye wajen taimaka wa mata wajen kawar da ƙalubalen da ke hana su samun ilimin.
Bayanin da Melania Trump ta yi kan binciken Epstein ya dawo da hannun agogo baya
Ana ta raɗe-raɗin cewa wani kan-da-garki ne ta yi domin ana sa ran wasu sabbin bayanan da za su fito masu alaƙa da Epstein, sai ta fake da cewa tun tuni ta yi bayani duk mai son ji daga gareta ya tuntubi lauyanta.
Iran ta ƙaryata cewa jiragen Amurka sun ratsa ta mashigar Hormuz
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sauran sassan duniya, Asabar 11/04/2026
'Na san an samu kuskure': Iyalan da suka haihu da maniyyin da ba nasu ba
Wasu iyalai bakwai sun yi imanin cewa an yi amfani da maniyyi ko ƙwayayen da ba nasu ba yayin aikin dashen ɗantayi.
Mutane 5 da ke wakiltar Amurka da Iran a tattaunawar kawo ƙarshen yaƙin Iran
Yayin da wakilan Amurka da Iran suka isa birnin Islamabad domin tattaunawar kawo ƙarshen yaƙin Iran da Amurka, hankula sun koma kan su wane ne wakilan ɓangarorin biyu.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Yamma, 19:29, 12 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 12 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 12 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 11 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Wasanni
Sakamakon wasannin ƙarshen mako: Arsenal da Real sun yi tuntuɓe
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga ranar Talata 7, zuwa Asabar 11 ga watan Afrilun 2026.
Wane mai tsaron raga ne ya fi tashe a wannan lokaci?
David Raya da Manuel Neuer sun nuna hazaƙa a wasannin gasar Champions League da ƙungiyoyinsu suka buga a baya-bayan nan - to amma ko suna cikin mafiya hazaƙa a duniya?
Arsenal da Chelsea da Man U da Real Madrid na son Smit, Carrick na daf da zama kocin Man U
Chelsea na iya sayar da Enzo Fernandez a bazara , Arsenal, da Chelsea, da Man U da Real Madrid na zawarcin Smit.
Manyan ƙungiyoyi na zawarcin Rogers, Madrid ta matsa kan Olise
Liverpool da City da Arsenal sun ƙwallafa rai kan Cameroon, Juventus na kara samun kwarin gwiwa a kokarin daukar golan Brazil Alisson Becker daga Liverpool.
Dortmund ta nace wa Sancho, Tottenham ta matsa a kan Trafford
Borussia Dortmund za ta sake duba yuwuwar zawarcin danwasan gaba na gefe na United, Jadon Sancho, dan Ingila wanda ke zaman aro a Aston Villa, yayin da Tottenham ke kara matsa lamba don sayen mai golan Man City, da Ingila James Trafford.
Fernandez na son tafiya Madrid, Man Utd ta rasa damar samun Anderson
Danwasan tsakiya na Chelsea da Argentina Enzo Fernandez, na shirin miƙa buƙatarsa ta neman tafiya Real Madrid a bazara, yayin da ake ganin Man United ta rasa damar samun Elliot Anderson, na Ingila saboda ya fi son tafiya Man City daga Nottingham Forest.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Su wane ne masu ɗaukar nauyin ta'adanci a Najeriya?
A baya dai Najeriya ta sanar da matakin ladabtarwa kan wasu mutanen da kamfanoni, kamar yadda kwamitin tsaro na majalisar Dinkin Duniya ya gindaya, kuma cikin matakin da aka ɗauka harda na rufe asusun ajiyar su da kuma taƙaita tafiye-tafiye gare su.
Tsagaita wuta: Wurare 5 da sharuɗɗan Iran suka ci karo da na Amurka
Duka ɓangarorin biyu sun gabatar da sharuɗɗan kawo ƙarshen da aka shafe kimanin kwana 40 ana gwabzawa.
Martanin da Abba Kabir ya mayar wa Kwankwaso
A karon farko gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya mayar da martani ga tsohon ubagidansa na siyasa, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso tun bayan raba gari da mutanen guda biyu suka yi.
Muna shirya kayan yaƙi ko da Iran za ta yi mana tutsu a yarjejeniya - Trump
Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai kan yaƙin Iran da kuma muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na ranar Juma'a 10 ga watan Afrilun 2026.
Wace dama Iran za ta iya samu yayin tsagaita wuta?
Masu ra'ayin mazan jiya a ƙasar ta Iran ba su ji daɗin tsagaita wutar ba kuma rahotanni daga Tehran sun nuna cewa an riƙa ƙona tutocin Amurka da Isra'ila bayan sanar da yarjejeniyar.
Me ya sa Boko Haram ke kai wa manyan sojoji hare-hare?
Ƙaruwar hare-haren alama ce da ke nuna cewa ƙungiyoyin na ci gaba da samun ƙarin makamai.
Abin da muka sani kan 'kisan' Birgediya Janar Oseni Braimah
Ɗaya daga cikin jagororin al'ummar yankin, Zanna Lawan Ajimi ya shaida wa BBC cewa Birgediyar Janar Braimha "na daga cikin sojojin da ƴan ta'addan suka kashe".
Wane ɗauki Amurka za ta iya kai wa ƴan hamayyar Najeriya?
Tun bayan da hukumar zaɓen Najeriya ta INEC ta sanar da cire sunan Sanata David Mark a matsayin shugaban jam'iyyar ADC daga na'urarta, jiga-jigan jam'iyyar suka ɗaura ɗamar yaƙi da abin da suka kira ƙoƙarin danne masu hamayya.
Tarihin yadda bugun fenariti ya samo asali a wasan ƙwallon ƙafa
Tarihi ba zai a taɓa mancewa da Law a matsayin mutum na farko da ya fara ɓarar da bugun fenariti ba, shi kuma McKechnie za zama gola na farko da ya fara buge fenariti.
Mutanen da suka mutu a harin Isra'ila kan Lebanon sun haura 300
Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai kan yaƙin Iran da kuma muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na ranar Alhamis 9 ga watan Afrilun 2026.
Yadda Trump ke son kawo karshen zama ɗan ƙasa ta hanyar haihuwa a Amurka
A tsawon tarihi, Amurka ta kasance tana ba da shaidar zama ɗan ƙasa ga duk wanda aka haifa a ƙasar, amma yaya tsarin yake a sauran ƙasashe?
Yadda Boko Haram ke kai hare-hare a kudancin Borno
Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya ya shaidawa BBC cewa al'ummar yankin na ci gaba da zama cikin fargaba saboda yadda mayaƙan Boko Haram suka dawo da sabon salon kai hare-hare a ƙauykansu.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.

































































